Daga Sulaiman Muhammad Yakasai Malam Ibrahim Shekarau mutum ne wanda ya taso a gidan tarbiyya shiyasa idan ka zauna dashi zaka koyi abubuwa da yawan gaske. Hakan ne yasa zaka ga yawancin magoya bayansa su ma sun koyi wasu daga cikin kyawawan halayensa. A zaben 2011 lokacin da Malam Ibrahim Shekarau yake takarar shugaban kasaContinue reading “FUSKAR MUTUNCI”
Daily Archives: September 28, 2019
An fara Kone Jar Hula a Kaduna da Abuja da Kuma Jos,
Daga Sani Haruna Gilashi Al-‘umar Kasar nan Suna Cigaba da Nuna Al-‘hininsu Da Bacin Rai Dangane da Cin Mutuncin Da Mabiya Kwankwasiyya Suka yiwa Malamin Adinin muslunci Kuma Minister Shaik Isa Ali pantami A filin Sauka Da tashin Jiragen Sama Na Mal.Aminu Kano. Yanzu haka jama’a Naci Gaba da Allah wadarai da Wannan Al-amari IndaContinue reading “An fara Kone Jar Hula a Kaduna da Abuja da Kuma Jos,”

You must be logged in to post a comment.